A wani bayani da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, Shugaba Trump ya ce za a rage haraje-harajen zuwa kashi 10%, sai dai za a ƙara wanda aka lafta kan kayan China zuwa kashi 125%. Donald Trump ya kuma zargi China
Tawagar ta hada da masana girgizar kasa, da injiniyoyin gine-gine, da ma’aikatan bincike da ceto, da jami’an lafiya, da jami’ai masu aiki da karnuka domin gano mutane. Kuma sun tafi da kayayyakin aiki kamar naurorin gano mai rai, da na rusa gini, da kayayyakin lafiya.
Lamarin ya auku ne da yammacin Alhamis, bayan daɗewa da ya yi yana wasan-ɓuya da jami'an tsaro da kuma wasu daga cikin takwarorinsa shugabannin ƙungiyoyin ƴanbindiga a arewacin Najeriya da suke nemansa ruwa a jallo.
A ranar Lahadi 23 ga watan Maris 2025 aka gudanar da jana'izar marigayi Haj. Safarau Umar Bare-bari, Mahaifiya ga Gwamnan Jihar Katsina Malam Dikko Radda, inda aka binne ta a garin Radda da ke karamar hukumar Charanci, a jihar Katsina.
sanarwar da rundunar ta fitar a ranar Talata mai ɗauke da sa hannun jami’in hulɗa da jama’a Olumuyiwa Adejobi, ta ce an kama matar mai shekara 30 da kayayyakin da suka haɗa da jigidar harsasai 124 da aka ƙunshe a cikin wata jarkar man-ja mai cin lita biyar.
A yayin taron, fiye da baki 600 na kasar Sin da kasashen waje, ciki har da tsohon firaministan kasar Lebanon Hassan Diab, sun hallara don tattaunawa da yin musayar ra’ayi kan taken “Yin gyare-gyare-zamanintarwa irin ta kasar Sin da sabbin damammakin ci gaban duniya.
Adadin manyan dabbobin Panda ya karu daga kimanin 1,100 a shekarun 1980 zuwa kusan 1,900 a yau. yayin da yawan damisar dusar kankara ya kai fiye da 1,200. Sai kuma adadin giwayen daji nau’in Asiya da ya karu daga fiye da 150 zuwa sama da 300.